Gaskiya bai kamata a kashe ahmed ba, yakamata a nunawa hajiya ba duk abunda ka nema kake samu ba, jafar kuma akwai kaddara ta samu da kuma rashi, ya hakura ya karba kawai idan ma aure zai kara yayi, tunda ita fatima ta manta dashi ma taci gaba da rayuwar ta
@@KhadijayLambisa shine Magana, tun farko Yakamata ja'afar ya auri Fatima a hakurkurtar Da Ahmad, Amma Sai yanzu munkarbi labarin muna jindadinsa ahaka sannan Kuma wannan kamari ya bullu😒😒
Dan allah ma rubuciyar nan tayi hakuri kar ta kashe Ahmed tunda kowa bayaso idan ba hakaba ai burin binta ya cika yakamata ma fah binta tafara girbar abunda ta shuka dan bamuji dadin mutuwar balaraba bama amma de yanzu a bar mana Ahmed saboda jafar fah dan binta ne gsky kar a rage mana dadin littafi dan wlh idan Ahmed ya mutu raguwa zaiyi
Ma Sha Allah That's the truth ooo! Ahmad go to the hospital, and the rest of them should be prayerful. Hajiya Binta I just want to remind you that God is the most high. Thank you very much Aunty Zee❤❤❤
Gaskiya marubuciyar nan ki gyaira mana karki bari zatonmu ya zama gaskiya kusan ko wane irin littafin hausa mai kama da haka sai an kache mana na gari na kirkin daga baya azo a wani ce rabo ne 😮😮
Masha Allah munagodiy sosai Allah ya karbasira AbokiyarHira mu munagodiy sosai Dan Allah Kara kashe Ahmed Dan Allah antiy mu 💕💕💕💕💕💕💕💕🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉💕💕🎉🎉🎉🎉😔😔😔😔😔😔😔😔😔
Gaskiya bai kamata a kashe ahmed ba, yakamata a nunawa hajiya ba duk abunda ka nema kake samu ba, jafar kuma akwai kaddara ta samu da kuma rashi, ya hakura ya karba kawai idan ma aure zai kara yayi, tunda ita fatima ta manta dashi ma taci gaba da rayuwar ta
@@KhadijayLambisa shine Magana, tun farko Yakamata ja'afar ya auri Fatima a hakurkurtar Da Ahmad, Amma Sai yanzu munkarbi labarin muna jindadinsa ahaka sannan Kuma wannan kamari ya bullu😒😒
Duk wanda yayadda binta da baƙin ciki xata mutu yamun like 😂
😅
Wlh ace wa marubuciyan nan Kar ta kashe mana Ahmad kaman inda Bara'atu ta mutu , ba za mu yarda ba
Masha Allah alhamdullah
Gaskiya idan Ahmed ya mutu littafin ba zaiyi dadi ba😢😢😢😢
Dan allah ma rubuciyar nan tayi hakuri kar ta kashe Ahmed tunda kowa bayaso idan ba hakaba ai burin binta ya cika yakamata ma fah binta tafara girbar abunda ta shuka dan bamuji dadin mutuwar balaraba bama amma de yanzu a bar mana Ahmed saboda jafar fah dan binta ne gsky kar a rage mana dadin littafi dan wlh idan Ahmed ya mutu raguwa zaiyi
Ma Sha Allah
That's the truth ooo!
Ahmad go to the hospital, and the rest of them should be prayerful.
Hajiya Binta I just want to remind you that God is the most high.
Thank you very much Aunty Zee❤❤❤
idan har marubuciya ta kashemana Ahmed to ta tabbatar semunyi mata zanga zanga 😢😢
Allah sarki Ahmad 😢😢
Masha allah ayakaradukaka maninaso ngabayanbinta
Ninafiso acireshi saboda j ya aureta binta saitayi bakin ciki dakyau Dama yakamata akasheshi aii Amma Ahmad imiss you kawai 😢
Gaskiya kar ki kashe Ahmad, ai jafar ya kamata ya mutu, su suna son junansu a barsu su rayu chikin farin chiki pls
Masha Allah jazakallahu khairan sister zee ❤❤❤❤❤❤❤
First to see Masha Allah
Gaskiya dai ahamet yaje asibiti karya mutu Jafar ya aure matar wansa dama da so da kauna afiya ta Jafar Allah ya jisshemu alkairi ameen
Shegiya binta dole sai ta Kashe Ahmad,tor wlh Allah ya fiki Insha Allah maiya
Allah Kenan shine me yankewa bawansa abinda zaifaru dashi ako da yaushe Allah kasa mudace ameen ya RAB
Ma sha Allah 🥰🥰🥰🥰
Gaskiya ta kashe Ahmad ba zan yafe mata ba 😢
😂😂😂
اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين ❤❤❤
Gaskiya katafi asibiti Ahmad
Masha Allah muna godiya abokiyar hira
MashaAllah good ❤❤❤🎉🎉🎉 sister ❤
Masha allah munagodiya sosai anty zee allah ya kara basira
Masha Allah Thank you very much auntie zee 😂😂😂
Allah sarki Ahmad Allah yabaka Lfy Allah yatashi Kafadan ka Allah yasa Kaffara Ce Gaskiya Ina Tsoron Jin Mungun Abu Ga Ahmad
kedai bari har na fara jin Wani iri wlh
Aikina ganin yadda ja'afar Har yanzu baidaina son afiya ba kinsan akwai Sauran zance😢
@PheazerAhmad Ai kuwa Dai Akwoi Kura
Wayau Allah Ahmed Dan mu wayau Allah
Masha allah yayi thank you so much 😊😊😊😊😊😊😊😊😊❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Pls dan allah kar akashemana ahmad idan yamutum to littafinnan yamutu shima😂😂
🎉🎉🎉🎉🎉❤❤❤❤❤ Mashaallah
Hmmm aigaskiya abokiyarmu zamuyi magana idan wani abun yafaru
Masha allah anti zee taw allah yasa mirubociyar Nan kattakashe ahammad Amma dalabarinna bamu dadiba wallashi ❤❤❤
Masha allah thenk you anti zee from rabiatu
M sha Allah muna gdy sosay Allah yasa ka da al khairy Allah ya Kara lfy da nisan kwana Allah ya Kara basira da daukaka.
Gaskia idan Ahmad ya mutu lbr nan bazai yi dadi ba Sam
Allah yasa ba mutuwa Ahmad zeyi ba
Hmmm
M Sha Allah Allah yakara 😢
Masha Allah Allah kara lfy Takwara🍷🍷
Kaidai a ce Ahmad zai mutu shi kuma J ne zai aure ta a karahe😢😮 gsky noooooo wai maiyasa littafi saiya zo daɗi ake kashe mutane ne😢
Ahmad zai mutu
Allah da nagama jin labarin nan saboda duk sauran masu rubutu haka suke rubuta labaransu😂
@@sumayyaSum-b3u kede barii zuwa gobe idan Allah ya kaimu lfy abunda zai faru knn za'a kashe shi a littafin 😂
@@halimatuAumar9 ai kuma a kashe mijin star ko kowa wani shakikin star din littafin 🤣😂😂
Wayyo Allah nabani 😢😢😢
Mashaallah ❤❤
Gaskia banawa ahmad fatan mutuwa amma ga dukka alama kashehi zaai
Masha allah❤🎉
Muna godia Allah ya Kara daukaka da basira sis zainab ahsanallahu ilaiki ♥️♥️♥️♥️♥️♥️👍🏻
Kaiiiii wlh bamaso ahmad ya mutu 😭😭😭😭😭kai ammadai wannan marubuciya da kin gama damu wayoooooo😢
Wllh kuwa 😢
Ina sha Allah bazata cire shi ba 🤲🤲🤲
Wlh kuwa 😭😭😭😭
She sukashe mutun à kabari suce ha Allah ya so kaji fa
Masha Allah Allah yakara basira❤❤❤
Innillilahiwainaillaihirajiun
dan Allah anti kar a kashe mana ahmad 😢😢😢😊
Dan Allah kar akashe mana Ahmad 😢
masha Allah thank so much ❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉
Zan daina ji meyassa Binta bata mutu ba sai baaan Allah,Allah ya Hana Jaffar auren Fatima
Dakyar idan Baza'ace Ahmed ya mutu a littafin nan ba. Shikuna j ya auri afiya daga karshe nufin matar mutum din kenan 😢
❤️❤️❤️
Masha'allah
Ahmad kam kwana yakare da alama uhum sannunmu abokan hira allah yajikan ahmad nikam ga sakon taaziyata nan 😭😭😭😭
😢😢😢
Macha Allah ❤
Masha Allah muna gdy sosai wlh kashe shi marubiciyarnan sai muhadu a gdn taasiyar ahamad gobe
Aslm yakk my sister ❤❤❤❤❤❤
Dan Allah kar akashe ahmad😢😢😢😮pleaseeeeeeeeeeeee👏👏👏😭😭😭
Masha Allah Ummm😢
🤲🙏😄
Ga dukkan alamu sai an kashe mana Ahmad wllh😭
😂😂😂❤❤❤
Masha Allaha
Masha allah
Mashaa Allah
Allah ya jikanka ya ahmad
Masha Allah merci beaucoup ❤❤❤🎉🎉🎉
Mashallah
Musan ta kashe Ahmad kawai😢😢😢😢😢
Masha Allah 🤩🤩🤩
Masha Allah but gaskiya some of us want nadiyaaaaaa
Mâcha alla
Nafara Jin kamshin mutuwar ahmed jafar ya auri afiya😢
😢😢
😂😂😂Aiko da bakin cikin Binta zai kashe ta ita ma 😂😂
Masha allah ❤
Dan Allah kada kiyi Mana haka. Kada a kashe Ahmad Dan Allah
Masha Allah thank u 🙏🙏
Gaskiya marubuciyar nan ki gyaira mana karki bari zatonmu ya zama gaskiya kusan ko wane irin littafin hausa mai kama da haka sai an kache mana na gari na kirkin daga baya azo a wani ce rabo ne 😮😮
Aiyama zama hmmm wanan matar sai Ahankali 😂😂😂
Ai wannan alamu sunnuna karshe Ahmad Kawai zatai😢
Muna godiya
Dan ALLAH kar akashe mana Ahmed 😢😢😢
Masha Allah❤❤❤❤
Dan Allah kar akashe mana Ahmad 😢😢
Masha allah❤❤❤❤❤❤❤
Kar Ahmad ya mutu dan Allah
❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉
Inajin tsoron Labarin nan fa , kada Afiya tazama matar jafar fa woo 🎉🎉🎉🎉naguda amma
Da labarin yazama irin na sauran dan duk haka suke sai akashewani wani ya cimma soyayyar sa
😂❤
❤❤❤muna godiya❤❤
inaga ahamad kache chi za ayi innalillahi wa Inna ilehi razi un🥺🥺🥺🥺😭😭
Kai jamaa, dan Allah kar ku kashe ahamed 😢😢😢😢😢
Waiyo Allah 😢😢
Allah sarki Ahmed 😢😢😢
Aafa wallahi karma afara xancen cewa Ahmad xemutu atoh Dan naga alama abunda akeso ace mana kenann 😌😌
Wlh nima abunda nake ganin kamar xasu Allah yasa karta kashe mn ahmad 😢😢
@ wallahi sister
Hmmm Allah ya kwuta kawaii 🥹
@@aidabarnawy6240 ameen
@@AntyDaimond antydaimond y kk
Haba Dan Allah yaya haka😢😢😢
Nadiya please
Gaskiya Kam abokiyar Hira kar ta kashe Ahmad jey ya ...🤐 🤫
Godiya Mai yawa
wlh dai kam yar uwa😢😂
Wallahi banaso ahmad ya rasu 😢
aiko idan kikayi kuskuran kashe ahamad dazan kara sawraran littafinkiba idan kuma tsawtsayi yakaini naji to bazaki samu addu ah taba kingi nakayamiki😒😞😞😠😠
Vue le titre de ce livre "Matar mutun" je sais bien que au final Ahmed 😢😢😢
Masha Allah munagodiy sosai Allah ya karbasira AbokiyarHira mu munagodiy sosai Dan Allah Kara kashe Ahmed Dan Allah antiy mu 💕💕💕💕💕💕💕💕🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉💕💕🎉🎉🎉🎉😔😔😔😔😔😔😔😔😔
To Allah yajikin sa amma dama fa jne tauraran kuma dole ayi tashin hanka 😢😢😢